Inside Katsina State

Inside Katsina State The heartbeat of Katsina state news Domin kawo sahihan Labarai Da Rahotanni Daga Birni, Karkara Da Sassan Jihar Katsina. Mun gode.

Haka nan kuma, za mu rika kawo labarun da suka shafi Tarihi, Wasanni, Addinai da duk wani abin da ya shafi fadakarwa, Tunatarwa, Wa'azantar, Ankararwa, Nuni, har ma kuma nishadantarwa daga ko'ina a fadin duniya. Sai dai, ya danganta da dacewar lokacin dora maku shi ko kawo maku shi a wannan saha tamu.

Kungiyar PDP a Matazu Ta Bukaci Babba Mazoji Ya Sake Tsayawa TakaraWata kungiyar wayar da kan jama’a mai alaka da jam’iy...
29/04/2026

Kungiyar PDP a Matazu Ta Bukaci Babba Mazoji Ya Sake Tsayawa Takara

Wata kungiyar wayar da kan jama’a mai alaka da jam’iyyar PDP a karamar hukumar Matazu ta bukaci Hon. Zarahaddeen “Babba Mazoji” da ya sake tsayawa takara a zaben da ke tafe, bisa abin da ta bayyana a matsayin gudunmawar alheri da ya bayar a baya.

Kungiyar, wadda ke karkashin sunan PDP Political Awareness Movement Matazu, ta bayyana cewa Babba Mazoji ya gudanar da ayyukan jin kai da dama a lokacin da yake neman takarar Majalisar Dokokin Jihar Katsina a shekarar 2023.

A cewar kungiyar, gudunmawar da aka bayar ta shafi bangarori daban-daban da s**a hada da ilimi, lafiya, tsaro da walwalar al’umma, wanda a cewarsu ya taimaka wajen inganta rayuwar jama’a a yankin.

“Mun ga irin ayyukan alheri da ya gudanar, don haka muke kira gare shi da ya sake fitowa takara a kowace jam’iyya domin ci gaba da tallafa wa al’umma,” in ji wata sanarwa da kungiyar ta fitar.

Kungiyar ta kuma yi kira ga sauran ‘yan takara a yankin da su fito da irin gudunmawar da s**a bayar ga al’umma, domin bai wa jama’a damar tantance nagartarsu.

Ta jaddada cewa siyasa bai k**ata ta zama ta cin mutunci ko zagin juna ba, sai dai a mayar da hankali wajen bayyana ayyukan alheri da shirye-shiryen da za su amfani al’umma.

A karshe, kungiyar ta yi addu’ar Allah Ya zaba wa al’ummar Matazu shugabanni nagari masu kishin ci gaban jama’a.

28/04/2026

Malam Ayuba Gambarawa ya zargi shirin cusa dan takarar majalisar tarayya a Katsina ta tsakiya wanda ba shi al'umma ke so ba

Katsina Law Firm Petitions Govt Over Hisbah Raid, Missing ₦221mA Katsina-based legal firm, Legal Minded Law Firm, has pe...
27/03/2026

Katsina Law Firm Petitions Govt Over Hisbah Raid, Missing ₦221m

A Katsina-based legal firm, Legal Minded Law Firm, has petitioned the state government over alleged misconduct by operatives of the Katsina State Hisbah Board, including claims of unlawful invasion, harassment, and the disappearance of ₦221 million.

The petition, dated March 18, 2026, was addressed to Governor Dikko Umaru Radda on behalf of a businessman, Alhaji Jibrin Tanimu.

According to the firm’s lawyers, D. D. Sani and I. M. Sa’ad, the incident occurred in the early hours of March 10, when about 25 Hisbah operatives allegedly stormed the client’s residence.

The operatives, reportedly led by Nafi’u Akilu, were said to have forced entry into the premises around 1:20 a.m., damaging the gate and windows and causing panic among occupants.

The lawyers alleged that the operatives continued banging on doors and moving around the compound until the businessman surrendered.

They further claimed that after gaining access to the client’s bedroom, a sum of ₦221 million kept in the house went missing and has yet to be recovered.

Following the incident, the businessman was reportedly taken around Katsina for several hours before being detained at the Hisbah office along Jibia Road. His lawyers said he was initially denied access to his phone and legal representation.

The petition also stated that the arrest was linked to an ongoing case before Upper Sharia Court II in Katsina. Despite obtaining and serving a court order on a Hisbah official identified as Muhammadu Sh*tu, the legal team alleged that the order was ignored.

The businessman was later transferred to Kano State, where he remained in custody until he was granted bail on March 16, 2026.

Legal Minded Law Firm described the incident as a violation of fundamental rights and due process, urging the state government to investigate the actions of the Hisbah operatives.

However, the Hisbah authorities denied the allegations.

Muhammadu Sh*tu, the DCS Operations who led the operation, said the petitioner had been on a wanted list for allegedly defrauding individuals through fake job offers, from which he reportedly collected over ₦10 million in Kano.

He dismissed claims of unlawful invasion and theft, questioning the credibility of the allegation that ₦221 million was kept in the residence.

Sh*tu added that if such an amount existed, it would warrant investigation by the Economic and Financial Crimes Commission (EFCC).

Speaking on behalf of the Hisbah Commander, Dr. Aminu Usman, he maintained that the agency acted on a valid police arrest warrant and only visited the premises to effect the arrest, insisting that operatives did not enter the petitioner’s living quarters.

The Katsina State Government has suspended the salaries of 100 teachers who absconded from their duty posts without prov...
21/08/2025

The Katsina State Government has suspended the salaries of 100 teachers who absconded from their duty posts without providing any reported reason.

The Commissioner for Basic and Secondary Education, Hajiya Zainab Musawa, disclosed.

Fragile Peace in Katsina Villages as Insecurity, Hunger PersistDisplacement, food shortages continue despite local truce...
15/08/2025

Fragile Peace in Katsina Villages as Insecurity, Hunger Persist

Displacement, food shortages continue despite local truces with armed groups

Despite local peace deals with armed groups in parts of Katsina state, several rural communities remain under repeated attack, forcing thousands to flee and worsening a growing hunger crisis, a Katsina Times review of security reports and humanitarian data shows.

Attacks in Faskari, Kankara and Matazu local government areas (LGAs) have driven mass displacement since late July, residents and aid agencies said. On July 31, raids in Bakori and Faskari forced more than 5,000 people from villages including Guga, Kandarawa and Gidan Sule. Witnesses said armed men kidnapped residents, destroyed crops and stole cattle.

In Dutsinma, two people were abducted earlier this month before locals captured and killed one of the suspected gunmen. Villages in remote areas remain vulnerable despite stepped-up patrols, according to local security officials.

On Aug. 11, Safana LGA signed a peace accord with armed groups in the Gemi forest, granting farmers, herders and traders freedom of movement and pledging repairs to schools, clinics and boreholes. Community leaders have warned that without external monitoring, the deal may collapse.

Security has improved in Jibia, Batsari, Danmusa, Katsina, Batagarawa, Charanci, Bindawa, Ingawa, Kafur and Danja LGAs. But Malumfashi, Kurfi, Dutsinma, Kankia, Musawa, Bakori, Matazu, Funtua, Sabuwa and Dandume remain only moderately stable, with periodic attacks.

Over the past two years, more than 100 members of the state-backed Community Watch Corps, over 30 police officers and several soldiers have been killed in clashes with gunmen, the state’s Commissioner for Internal Security said.

The violence is worsening food insecurity. Médecins Sans Frontières (MSF) said at least 652 children died of malnutrition in Katsina in the first half of 2025, a 208% increase from 2024. Experts link the surge to disrupted farming and blocked trade routes caused by insecurity.

Security analysts recommend boosting rural deployments, appointing independent monitors to oversee peace agreements, combining food aid with security measures, expanding the Community Watch Corps with insurance cover for members, and publishing monthly security reports to rebuild public trust.

Garuruwa Biyar a Kankia na Ƙarkashin Barazanar Ƴan Bindiga – Al’umma na Neman Taimako Zaharaddeen Ishaq Abubakar Akalla ...
19/07/2025

Garuruwa Biyar a Kankia na Ƙarkashin Barazanar Ƴan Bindiga – Al’umma na Neman Taimako

Zaharaddeen Ishaq Abubakar

Akalla garuruwa biyar da ke kudancin yankin Tafashiya a ƙaramar hukumar Kankia ta jihar Katsina na fama da munanan hare-haren ƴan bindiga masu garkuwa da mutane, lamarin da ke tilasta wa mazauna yankunan barin gidajensu domin neman mafaka a wasu sassa.

Garuruwan da lamarin ya fi tsananta sun haɗa da Barkawa, Ƴar Santa, Badole, Doza da Jakiri, inda sama da mutane 3,000 ke zaune suna dogaro da noma da sana'o'in hannu. Sai dai yanzu rayuwar al’umma ta shiga cikin rudani saboda tasirin harin ƴan bindiga da ya katse duk wata rayuwa ta yau da kullum.

Rahotanni sun nuna cewa a cikin kwanaki huɗu da s**a gabata, ƴan bindiga sun kai hari a yankin inda s**a kashe mutane huɗu tare da jikkata wasu da dama.

“Babu jami’an tsaro ko ƴan sa kai a nan, muna rayuwa ne k**ar dabbobi a daji. Kowanne lokaci ana iya kawo mana hari. Mutane da dama sun tsere sun bar gidajensu,” inji wani mazaunin yankin da ya nemi a sakaya sunansa.

Wani dan asalin yankin da yanzu ke zaune a garin Malumfashi, Nasiru Salisu, ya shaida wa KatsinaTimes cewa gidansa ya zama mafakar 'yan gudun hijira, mata fiye da goma sha biyar da s**a tsere daga yankunan da aka fi kai farmaki.

“Ina da gidaje a Malumfashi inda waɗannan mata da yara s**a sauka. Kuma ba su kaɗai ba ne, wasu sun tsere zuwa wasu sassa dabam-dabam na ƙasa bisa la’akari da inda za su samu sauƙin rayuwa,” inji shi.

Ya ce lamarin ya kai wani matsayi da ke bukatar gaggawar daukar mataki daga gwamnati da hukumomin tsaro.

“Damina ta k**a, amma babu wanda ke iya shiga gona. Makarantu sun daina aiki b***e cibiyoyin lafiya,” inji wani da ya tsere daga yankin.

Al’umma na roƙon gwamnati da hukumomin tsaro da su hanzarta kawo ɗauki ta fannin tsaro da agajin jin ƙai ga waɗanda rikicin ya rutsa da su.

Da dumi-dumi: Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya rasu.Kakakin da, Garba Shehu ne ya wallafa a shafinsa na X, inda...
13/07/2025

Da dumi-dumi: Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya rasu.

Kakakin da, Garba Shehu ne ya wallafa a shafinsa na X, inda ya ce iyalin Buhari din ne su ka sanar.

Allah Ya gafarta masa.

Bazan je taron nazartar wakokin Dauda kahutu Rarara ba.Fitaccen Malamin nan, Kuma farfesa daga sashin nazarin aikin jari...
10/07/2025

Bazan je taron nazartar wakokin Dauda kahutu Rarara ba.

Fitaccen Malamin nan, Kuma farfesa daga sashin nazarin aikin jarida dake jami’ar Bayero a Kano, kuma tsohon shugaban jami’ar koyo daga gida (NOUN) wato farfesa Abdalla Uba Adamu ya bayyana bacin ransa kan yanda aka rubuta sunansa cikin manyan baki da zasu gabatar da jawabai a taron da jami’ar Dutsinma a jihar Katsina ta shirya Hadin Gwiwa da wata kwaleji a jihar Domin nazartar wakokin Fitaccen mawakin siyasar nan Dauda Kahutu Rarara.

A jawaban da farfesa yayi a shafinsa na Facebook yace: sam Babu wanda ya nemeni kan wannan batu, kuma bama ayimin maganar taron ba, kawai ganin sunana nayi cikin masu gabatar da jawabai ko ince manyan baki a taron.

Acewar Farfesa Abdallah, Rara ba dan siyasa bane, wake yake, sannan idan aka ce ina gudummawa daya bayar ga cigaban siyasa a najeriya babu shi.

Ya kara da cewa idan ka cire wakokin siyasar dayake da salon dayake amafani dashi, Rara ba komai bane, don haka yake ganin ba daidai bane irin wannan taron.

Dadin dadawa farfesa yace: duk da irin gudummawa, bibiya da kuma nazartar ayyukan kirki (creativity) dayake yi, hakan bazai bawa wasu damar mayar dasu karnukan farautar yan siyasa ba ko mawakansu ba, k**ar yanda magoya ko masoyan mawaki Dauda Kahutu Rarara ke neman yi da sunan wai nazartar wakokinsa, duk da ana masa kirari da SHATAN ZAMANI.

Yace wannan abun kunyane yanda aketa dokin wallafa sanarwar don jawo hankulan mutane, inma batune nazartar wakokinsa ai ba kansa farau ba a masana’antar.

To sai dai a jiya jami’ar Tarayyar ta Dutsinma da sunanta ya bayyana acikin wancan takardar dake ta yawo a social Media ta fito karara ta barranta kanta da wancan sanarwar dake ta yawo a social Media.

Sanarwan taron dai ya fita ne da safiyar jiya ta shafin mataimaki na musamman ga Dauda Kahutu Rara a kan harkar sadarwar zamani Rabi'u

Daga Shafin Katsina City News

TAKARDUN BOGI: Wani Mamba na APC Ya Nemi Bincike Kan Dan Majalisa na Musawa/MatazuWani ɗan jam’iyyar All Progressives Co...
23/06/2025

TAKARDUN BOGI: Wani Mamba na APC Ya Nemi Bincike Kan Dan Majalisa na Musawa/Matazu

Wani ɗan jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Nuhu Muhammad Aliyu, ya fitar da wata sanarwa a bainar jama’a yana neman a gaggauta bincike kan zargin ƙirƙirar takardu da ake yi wa ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Musawa/Matazu a Majalisar Tarayya, Hon. Abdullahi Aliyu Ahmed.

A cikin wata sanarwa da aka buga jaridar Daily Trust ta ranar Litinin, 23 ga Yuni, 2025, Aliyu ya bayyana damuwarsa kan abin da ya kira “zarge-zargen takardun boge masu tsanani,” yana mai cewa hakan barazana ce kai tsaye ga amincin tsarin dimokiraɗiyya da sahihancin hukumomin zabe na ƙasa.

“Mutanen Musawa/Matazu su cancanci wakili mai kima da sahihanci, ba wanda ke da tabo kan takardun cancantarsa ba,” in ji Aliyu. Ya jaddada cewa amincewar al’umma ga masu rike da madafun iko ya dogara ne kacokan da bin doka da oda.

Aliyu ya yi kira ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) da ta sake duba da tsanaki takardun da Hon. Abdullahi Aliyu Ahmed ya mika yayin zabukan 2023, yana mai cewa hakan zai tabbatar da adalci da sahihancin tsarin dimokiraɗiyya.

Ya bayyana cewa, idan aka tabbatar da zargin, hakan zai iya girgiza tsarin zabe gaba ɗaya da kuma haifar da rashin yarda da shawarwarin hukumomin gwamnati da masu ruwa da tsaki.

“Mun gabatar da korafinmu a cikin gida cikin jam’iyya ta hanyar da ta dace, amma abin takaici shi ne ba a ma ɗauki matakin da ya dace ba,” in ji shi.

Sanarwar ta bukaci shugabannin jam’iyyar APC na ƙasa da su gudanar da bincike mai zurfi da gaskiya, tare da ɗaukar mataki mai ƙarfi idan aka samu sahihancin zargin.

Aliyu ya kuma buƙaci gwamnatin tarayya da ta nuna tsayin daka wajen dakile irin wannan dabi’ar da ya kira “laifi ne ba tare da waɗanda ake gani a fili da s**a cutu ba.”

“Lokaci ya yi da za a kare martabar tsarinmu na dimokiraɗiyya ta hanyar ɗaukar mataki kai tsaye da gaggawa,” sanarwar ta ƙare da cewa.

Tun bayan fitar da sanarwar, al’umma da dama a cikin jihar Katsina da ma ƙasa baki ɗaya sun fara tattauna lamarin, inda wasu ke bukatar a tabbatar da gaskiya da adalci, yayin da wasu ke jiran martani daga hukumar INEC da shugabannin jam’iyyar APC.

Kawo lokacin da aka wallafa wannan rahoton, ba a samu wani martani daga Hon. Abdullahi Aliyu Ahmed ko daga hukumar INEC ba.

08/06/2025

Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umar Radda ya kai ziyarar duba yadda Alhazai s**a kasance a garin Mina kasar Saudiyya

Anyi kira ga Al'ummar jihar Katsina da su yi taka tsantsan da kauracewa Duk wani dalili da ka iya jawo Ambaliyar ruwa. S...
04/06/2025

Anyi kira ga Al'ummar jihar Katsina da su yi taka tsantsan da kauracewa Duk wani dalili da ka iya jawo Ambaliyar ruwa. Shugabar hukumar agajin gaggawa ta jihar Binta Dangani ta bayyana haka a ranar Laraba

Address

Abuja

Telephone

+2348061364011

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Inside Katsina State posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Inside Katsina State:

Share

Category